Tehran (IQNA) kasar Qatar ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da farmakin da yahudawan Isar’aila suka kaddamar a kan masallacin Quds.
Lambar Labari: 3485858 Ranar Watsawa : 2021/04/29
Tehran IQNA, Isma’il Haniyya Shugaban kungiyar Hamas ya gana da jakadun wasu kasashen a birnin Doha na kasar Qatar.
Lambar Labari: 3485702 Ranar Watsawa : 2021/03/01
Tehran (IQNA) Falastinawa sun nuna fushinsu a kan wasu larabawan Bahrain da UAE da suka ziyarci Isra’ila domin yawon shakatawa.
Lambar Labari: 3485476 Ranar Watsawa : 2020/12/20
Tehran (IQNA) Kungiyar tarayyar turai ta caccaki Isra’ila dangane da ci gaba da yin gine-gine a cikin yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3485372 Ranar Watsawa : 2020/11/16
Tehran (IQNA) kakakin kungiyar Hamas ya sanar da cewa nan ba da jimawa shugabannin Hamas da Fatah za su hadu domin tattaunawa.
Lambar Labari: 3485011 Ranar Watsawa : 2020/07/23
Tehran (IQNA) ‘yan majalisar kungiyar tarayyar turai sun gargadi Isra’ila dangane da hankoronta na mamaye yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484925 Ranar Watsawa : 2020/06/24
Tehran (IQNA) kungiyar kasashen musulmi za ta gudanar da zaman gaggawa domin tattauna batun shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484876 Ranar Watsawa : 2020/06/08
Tehran (IQNA) Kungiyar kwatar ‘yancin Falastinawa ta PLO ta yi watsi da dukkanin yarjeniyoyin da ta rattaba a kansu tare da Isra’ila.
Lambar Labari: 3484847 Ranar Watsawa : 2020/05/29